Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 19:25 - Sabon Rai Don Kowa 2020

25 Sa’ad da almajiran suka ji wannan, sai suka yi mamaki ƙwarai. Suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai sami ceto ke nan?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

25 Da almajiran suka ji haka, sai suka yi mamaki ƙwarai da gaske, suka ce, “To, in haka ne, wa zai sami ceto ke nan?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 19:25
7 Iomraidhean Croise  

Har wa yau ina gaya muku, zai fi sauƙi raƙumi yă shiga ta kafar allura, da mai arziki yă shiga mulkin Allah.”


Yesu ya kalle su ya ce, “Ga mutum kam, wannan ba ya yiwuwa, amma ga Allah kuwa, dukan abubuwa masu yiwuwa ne.”


“Da ba don an taƙaita kwanakin nan ba, da babu wani da zai tsira, amma saboda zaɓaɓɓun nan, za a taƙaita kwanakin.


“Da ba don Ubangiji ya rage kwanakin nan ba, da ba wani da zai tsira. Amma saboda zaɓaɓɓu waɗanda ya zaɓa, sai ya rage kwanakin.


gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan