Mattiyu 19:23 - Sabon Rai Don Kowa 202023 Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Gaskiya nake gaya muku, yana da wuya mai arziki yă shiga mulkin sama. Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki23 Sai Yesu ya ce wa almajiransa, “Hakika, ina gaya muku, da wuya mai arziki ya sami shiga Mulkin Sama. Faic an caibideil |