2 Taron mutane mai yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da su a can.
2 Taro mai yawan gaske suka bi shi, ya kuwa warkar da su a can.
Da ya gane wannan, sai Yesu ya janye daga wurin. Da yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da dukan masu ciwonsu,
Waɗansu Farisiyawa suka zo wurinsa don su gwada shi. Suka yi tambaya suka ce, “Daidai ne mutum yă saki matarsa saboda wani dalili da kuma a kan kowane dalili?”