Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 19:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Sa’ad da Yesu ya gama faɗin waɗannan abubuwa, sai ya bar Galili, ya tafi yankin Yahudiya a ɗaya gefen Urdun.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

1 To, da Yesu ya gama duk wannan magana, sai ya bar ƙasar Galili, ya shiga ta Yahudiya, wadda take ƙetaren Kogin Urdun.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 19:1
5 Iomraidhean Croise  

Bayan an haifi Yesu a Betlehem, a Yahudiya, a zamanin Sarki Hiridus, sai waɗansu Masana, daga gabas suka zo Urushalima


Sa’ad da Yesu ya gama faɗin waɗannan abubuwa, sai taron mutanen suka yi mamakin koyarwarsa,


Sa’an nan Yesu ya sāke koma ƙetaren Urdun inda dā Yohanna yake baftisma. A can ya zauna


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan