Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 15:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 “ ‘Waɗannan mutane da baki kawai suke girmama ni, amma zukatansu suna nesa da ni.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

8 “ ‘Al'ummar nan a baka kawai suke girmama ni, Amma a zuci nesa suke da ni.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 15:8
11 Iomraidhean Croise  

Ɗana, ka ba ni zuciyarka bari kuma idanunka su kiyaye hanyoyina,


Ubangiji ya ce, “Waɗannan mutane sun zo kusa da ni da bakinsu suka kuma girmama ni da leɓunansu, amma zukatansu suna nesa daga gare ni. Sujadar da suke mini cike take da dokokin da mutane suka koyar.


Ka dasa su, sun kuwa yi saiwa; sun yi girma suna ba da ’ya’ya. Kullum sunanka yana a bakinsu amma kana nesa da zuciyarsu.


Mutanena sukan zo wurinka, yadda suka saba su zauna a gabanka don su saurari maganarka, amma ba sa aiki da abin da suka ji. Da bakunansu suna nuna ƙauna, amma zukatansu cike da haɗama suke don ƙazamar riba.


Ku munafukai! Daidai ne Ishaya ya yi annabci a kanku da ya ce,


Ya amsa ya ce, “Daidai ne Ishaya ya yi annabci game da ku munafukai; kamar yadda yake a rubuce cewa, “ ‘Waɗannan mutane da baki suke girmama ni, amma zukatansu sun yi nesa da ni.


Da Yesu ya ga Natanayel yana zuwa, sai ya yi magana game da shi cewa, “Ga mutumin Isra’ila na gaske wanda ba shi da ha’inci.”


don kowa yă girmama Ɗan kamar yadda yake girmama Uban. Wanda ba ya girmama Ɗan ba ya girmama Uban, da ya aiko shi ke nan.


Ba ruwanka da wannan hidimar, domin zuciyarka ba daidai take a gaban Allah ba.


Ku lura fa, ’yan’uwa, cewa kada waninku yă kasance da zuciya mai zunubi marar bangaskiya da takan juye daga bin Allah mai rai.


Gama, “Duk wanda yake so yă ji daɗin rayuwa, yă kuma ga kwanaki masu kyau dole yă ƙame harshensa daga mugunta leɓunansa kuma daga maganar yaudara.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan