39 Bayan Yesu ya sallami taron, sai ya shiga jirgin ruwa ya tafi wajajen Magadan.
39 Da ya sallami taron ya shiga jirgi ya tafi ƙasar Magadan.
Nan da nan Yesu ya sa almajiran su shiga jirgin ruwa su sha gabansa, su haye zuwa ɗayan hayin, yayinda shi kuma yă sallami taron.
Yawan waɗanda suka ci kuwa, maza dubu huɗu ne, ban da mata da yara.
Saboda taron, sai ya ce wa almajiransa su shirya masa ƙaramin jirgin ruwa, don kada mutane su matse shi.
sai ya shiga jirgin ruwa tare da almajiransa, suka tafi yankin Dalmanuta.