Mattiyu 15:3 - Sabon Rai Don Kowa 20203 Yesu ya amsa ya ce, “Ku ma me ya sa kuke karya dokar Allah saboda al’adarku? Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki3 Sai ya amsa musu ya ce, “Ku kuma don me kuke keta umarnin Allah saboda al'adunku? Faic an caibideil |