15 Bitrus ya ce, “Ka bayyana mana wannan misali.”
15 Amma Bitrus ya ce masa, “A yi mana fassarar misalin nan.”
“To, ku saurari ma’anar misali na mai shukan nan.
Sa’an nan ya bar taron ya shiga gida. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa suka ce, “Bayyana mana misalin ciyayin nan a gona.”
Yesu ya tambaye su ya ce, “Har yanzu ba ku gane ba ne?
Ba abin da ya faɗa musu, da ba da misali ba. Amma lokacin da yake shi kaɗai tare da almajiransa, sai yă bayyana kome.
Bayan ya bar taron, ya shiga gida, sai almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
Sai almajiran Yesu suka ce, “Haba, yanzu ne fa kake magana a sarari ba tare da misalai ba.