50 su kuma jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”
50 su jefa su cikin wuta mai ruruwa. Nan za su yi kuka da cizon hakora.”
Duk wanda bai rusuna ya yi sujada ba, nan take za a jefa shi a cikin tendarun wuta.”
Za su jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
Yesu ya tambaye su ya ce, “Kun gane dukan waɗannan abubuwa?” Suka amsa, “I.”
Amma za a jefar da ’ya’yan mulki waje, zuwa cikin baƙin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”