Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 12:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Wannan kuwa domin a cika abin da aka faɗa ta bakin annabi Ishaya ne cewa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

17 Wannan kuwa domin a cika faɗar Annabi Ishaya ne cewa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 12:17
15 Iomraidhean Croise  

Duba, abubuwan da sun tabbata, sababbin abubuwa kuwa nake furtawa; kafin ma su soma faruwa na sanar da su gare ku.”


wanda ya tabbatar da maganganun bayinsa ya kuma cika annabce-annabcen ’yan aikansa, “wanda ya ce game da Urushalima, ‘Za a zauna a cikinta,’ game da garuruwan Yahuda, ‘Za a gina su,’


yana jan musu kunne kada su faɗa wa kowa akan ko shi wane ne.


“Ga bawana da na zaɓa, ƙaunataccena, wanda nake farin ciki da shi; zan sa Ruhuna a kansa, zai kuma yi shelar adalci ga al’ummai.


Ta haka aka cika abin da aka faɗa ta wurin annabi cewa, “Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi abubuwan da suke ɓoye tun halittar duniya.”


Wannan ya faru ne don a cika abin da aka faɗa ta bakin annabin cewa,


Wannan ya faru ne domin a cika abin da aka faɗa ta bakin annabi Ishaya cewa, “Ya ɗebi rashin lafiyarmu, ya kuma ɗauki cututtukanmu.”


Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta.


Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da na gaya muku tun ina tare da ku cewa, dole a cika kome da aka rubuta game da ni, a cikin Dokar Musa, da Annabawa, da kuma Zabura.”


Mun dai san Nassi ba ya ƙarya, In har ya kira su waɗanda maganar Allah ta zo musu, ‘alloli,’


Wannan ya faru ne, don a cika maganar annabi Ishaya cewa, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu, ga wa kuma aka bayyana hannun ikon Ubangiji?”


Bayan haka, sanin cewa an cika kome, kuma domin a cika Nassi, sai Yesu ya ce, “Ina jin ƙishirwa.”


Mutanen Urushalima da masu mulkinsu ba su gane da Yesu ba, duk da haka cikin hukunta shi suka cika kalmomin annabawan da ake karantawa kowane Asabbaci.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan