Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 12:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 yana jan musu kunne kada su faɗa wa kowa akan ko shi wane ne.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

16 Sai ya kwaɓe su, kada su bayyana shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 12:16
7 Iomraidhean Croise  

Wannan kuwa domin a cika abin da aka faɗa ta bakin annabi Ishaya ne cewa,


Suna cikin gangarowa daga dutsen ke nan, sai Yesu ya umarce su cewa, “Kada ku faɗa wa kowa abin da kuka gani, sai bayan an tā da Ɗan Mutum daga matattu.”


Sai Yesu ya ce masa, “Ka lura kada ka gaya wa kowa. Sai dai ka tafi, ka nuna kanka ga firist ka kuma yi bayarwar da Musa ya umarta, a matsayin shaida gare su.”


sai idanunsu suka buɗe. Yesu ya gargaɗe su sosai ya ce, “Ku lura kada wani yă san wani abu game da wannan.”


Yesu da almajiransa suka janye zuwa tafkin, taro mai yawa kuwa daga Galili ya bi shi.


Yesu ya umarce su, kada su gaya wa kowa. Amma ƙara yawan kwaɓarsu ƙara yawan yaɗa labarin suke ta yi.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan