55 Na yi kira ga sunanka, ya Ubangiji, daga rami mai zurfi.
55 “Ya Ubangiji, na yi kira ga sunanka Daga cikin rami mai zurfi.
Ka sa ni a ramin da yake can ƙasa cikin zurfafa mafi duhu.
Saboda haka suka kama Irmiya suka sa a rijiyar da ba ruwa a ciki ta Malkiya, ɗan sarki, wadda take a sansanin matsara. Suka saukar da Irmiya cikin rijiyar da ba ruwa da igiya; babu ruwa a cikinta, sai laka, Irmiya ya nutse cikin laka.