20 Na tuna su sosai, sai kuma na ji ba daɗi a raina.
20 Kullum raina yana tunanin azabaina, Raina kuwa ya karai.
Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
Ubangiji yakan ba wa makafi ido, Ubangiji yakan ɗaga waɗanda aka rusunar da su ƙasa, Ubangiji yana ƙaunar masu adalci.
Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da kuma Allahna.
Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da Allahna.
An kai mu ƙasa zuwa ƙura; jikunanmu sun manne da ƙasa.
Sa’ad da alhini ya yi yawa a cikina, ta’aziyyarka ta kawo farin ciki wa raina.