13 Ya harbi zuciyata da kibiyoyin kwarinsa.
13 Ya harbe zuciyata da kiban kwarinsa.
Māsu ba su sa ta tă gudu; jifar majajjawa kamar na ciyawa ne gare ta.
Kibiyoyin Maɗaukaki suna a kaina, ruhuna yana shan dafinsa; fushin Allah ya sauka a kaina.
Kwarinsu kamar buɗaɗɗen kabari ne; dukansu jarumawa ne.
Kamar abokin gāba, ya ɗana bakansa; hannun damansa na shirye. Kamar maƙiyi, ya kashe duk wanda idonsa ya ji daɗin gani; ya zuba fushinsa kamar wuta a kan tenti na Diyar Sihiyona.
“Zan tula masifu a kansu in kuma gama kibiyoyina a kansu.