Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Makoki 3:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Ni ne mutumin da ya ga azaba ta wurin bulalar fushin Ubangiji.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

1 Ni ne mutumin da ya sha wuyar horon Ubangiji.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Makoki 3:1
12 Iomraidhean Croise  

“Ku tausaya mini, abokaina, ku ji tausayina, gama hannun Allah ya sauko a kaina.


Kwanakina suna kamar inuwar yamma; na bushe kamar ciyawa.


Ko da yake ka sa na ga wahaloli, masu yawa da kuma masu ɗaci, za ka sāke mayar mini da rai; daga zurfafan duniya za ka sāke tā da ni.


Hasalarka tana da nauyi a kaina; ka turmushe ni da dukan raƙumanka. Sela


Mutane suka rena shi suka ƙi shi, mutum ne cike da baƙin ciki, ya kuma saba da wahala. Kamar wanda mutane suna ɓuya fuskokinsu daga gare shi aka rena shi aka yi banza da shi.


Saboda haka suka kama Irmiya suka sa a rijiyar da ba ruwa a ciki ta Malkiya, ɗan sarki, wadda take a sansanin matsara. Suka saukar da Irmiya cikin rijiyar da ba ruwa da igiya; babu ruwa a cikinta, sai laka, Irmiya ya nutse cikin laka.


Suka kuma kwashe dukan maza, mata da yara da ’ya’yan sarki mata waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari tare da Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da Irmiya annabi da kuma Baruk ɗan Neriya.


Da yake an ragargazar da mutanena, an ragargaza ni ke nan; na yi kuka, tsoro ya kama ni.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan