Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mahukunta 5:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 A wannan rana ce Debora da Barak ɗan Abinowam suka rera wannan waƙa.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

1 A wannan rana Debora da Barak, ɗan Abinowam, suka raira wannan waka,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mahukunta 5:1
20 Iomraidhean Croise  

Dawuda ya rera wannan waƙa ga Ubangiji, sa’ad da Ubangiji ya cece shi daga hannun dukan abokan gābansa, da kuma daga hannun Shawulu.


Bayan suka yi shawara tare da shugabanni, sai ya zaɓi mutanen da za su ja gaban sojoji suna waƙa ga Ubangiji suna yabonsa saboda tsarkinsa suna cewa, “Ku yi godiya ga Ubangiji, gama ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.”


Sa’an nan Yehoshafat ya jagoranci dukan mutanen Yahuda da Urushalima suka dawo da farin ciki zuwa Urushalima, gama Ubangiji ya ba su dalilin farin ciki a kan abokan gābansu.


Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.


yayinda taurarin safe suke waƙa tare dukan mala’iku kuma suka yi sowa don farin ciki.


Ina ƙaunarka, ya Ubangiji, ƙarfina.


Kai ne wurin ɓuyata; za ka tsare ni daga wahala ka kewaye ni da waƙoƙin ceto. Sela


Sa’an nan Musa da Isra’ilawa suka rera wannan waƙa ga Ubangiji suka ce, “Zan rera waƙa ga Ubangiji gama an ɗaukaka shi ƙwarai. Doki da mahayinsa ya jefa su cikin teku.


Miriyam ta yi musu waƙa. “Ku rera ga Ubangiji gama ya ci gawurtacciyar nasara. Doki da mahayi, ya jefa cikin teku.”


Ya Ubangiji, kai ne Allahna; zan ɗaukaka ka in kuma yabi sunanka, gama cikin cikakken aminci ka yi abubuwa masu banmamaki, abubuwan da aka shirya tun da.


A wannan rana za a rera wannan waƙa a ƙasar Yahuda. Muna da birni mai ƙarfi; Allah yake ceton katanga da kuma kagarunta.


Sai Isra’ilawa suka rera wannan waƙa, “Ki ɓuɓɓugo da ruwa, Ke rijiya! Rera waƙa game da ita,


Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji


Isra’ilawa kuwa suka ƙara ƙarfi gāba da Yabin, sarkin Kan’aniyawa, har suka hallaka shi.


A lokacin Debora annabiya, matar Laffidot ce take bi da Isra’ila.


Sai Hannatu ta yi addu’a ta ce, “Zuciyata tana farin ciki a cikin Ubangiji; a cikin Ubangiji an sa ina jin daɗi ƙwarai. Na buɗe bakina na yi wa abokan gābana dariya. Kai! Ina murna domin ka cece ni!


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan