Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mahukunta 13:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 Akwai wani mutumin Zora, mai suna Manowa, daga kabilar Dan, matarsa kuwa bakararriya ce, ba ta haihuwa.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

2 Akwai wani mutumin Zora daga kabilar Dan, sunansa Manowa, matarsa bakarariya ce, ba ta haihuwa.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mahukunta 13:2
10 Iomraidhean Croise  

Saira kuwa bakararriya ce, ba ta da yara.


To, Saira, matar Abram, ba tă haifa masa ’ya’ya ba. Amma tana da wata baiwa mutuniyar Masar mai suna Hagar,


Ishaku ya yi addu’a ga Ubangiji a madadin matarsa, saboda ba ta haihuwa. Ubangiji ya amsa addu’arsa, matarsa Rebeka kuwa ta yi ciki.


“Dan zai tanada adalci wa mutanensa kamar ɗaya cikin kabilan Isra’ila.


kuma gidan Kiriyat Yeyarim su ne, Itrayawa, Futiyawa, Shumatiyawa da Mishratiyawa. Daga waɗannan ne Zoratiyawa da Eshtawoliyawa suka fito.


Sai dai ba su da ’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.


Biranen da suke a filayen kwari su ne, Eshtawol, Zora; Ashna,


Ƙasarsu ta gādo ta haɗa da, Zora, Eshtawol, Ir Shemesh,


Mala’ikan Ubangiji ya haura daga Gilgal zuwa Bokim ya ce, “Na hauro da ku daga Masar zuwa ƙasar da na rantse zan ba wa kakanninku. Na ce, ‘Ba zan taɓa tā da yarjejjeniyata da ku ba,


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan