Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mahukunta 13:10 - Sabon Rai Don Kowa 2020

10 Sai matar ta ruga don ta faɗa wa mijinta, ta ce, “Ga shi ya zo! Mutumin da ya bayyana mini ran nan!”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

10 Don haka sai ta sheƙa a guje zuwa wurin mijinta, ta faɗa masa, “Ga mutumin da ya zo wurina ran nan, ya sāke zuwa.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mahukunta 13:10
4 Iomraidhean Croise  

Sa’an nan matar ta tafi wajen mijinta ta faɗa masa cewa, “Wani mutumin Allah ya zo wurina. Ya yi kama da mala’ikan Allah, yana da bantsoro ƙwarai. Ban tambaye shi inda ya fito ba, kuma bai gaya mini sunansa ba.


Allah ya ji Manowa, sai mala’ikan Allah ya sāke zuwa wurin matar yayinda take gona; amma Manowa mijinta ba ya tare da ita.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan