Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mahukunta 1:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Mutanen Yahuda suka yaƙi Urushalima ita ma suka ci ta. Suka karkashe mutanen birnin suka cinna mata wuta.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

8 Mutanen Yahuza kuwa suka yaƙi Urushalima, suka ci ta, suka karkashe mutanenta, suka kuma cinna mata wuta.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mahukunta 1:8
3 Iomraidhean Croise  

Kabilar Yahuda kuwa ba su iya korar Yebusiyawa waɗanda suke zama cikin Urushalima ba; har wa yau Yebusiyawa suna nan zaune tare da mutanen Yahuda.


Ko da yake mutanen Benyamin sun kāsa su kori Yebusiyawa, waɗanda suke zaune a Urushalima; har yă zuwa yau, Yebusiyawa suna zaune a can tare da mutanen Benyamin.


Bayan wannan, mutanen Yahuda suka gangara suka yaƙi Kan’aniyawan da suke zaune a ƙasar tudu, Negeb, da gindin tuddai a yammanci.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan