Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Luka 9:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 Ya kuma aike su, su yi wa’azin mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

2 ya kuma aike su su yi wa'azin Mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Luka 9:2
14 Iomraidhean Croise  

Waɗannan sha biyun ne Yesu ya aika da umarni cewa, “Kada ku je cikin Al’ummai, ko kuwa ku shiga wani garin Samariyawa.


Duk sa’ad da wani ya ji saƙo game da mulkin bai kuwa fahimce shi ba, mugun nan yakan zo yă ƙwace abin da aka shuka a zuciyarsa. Wannan shi ne irin da ya fāɗi a kan hanya.


Za a kuma yi wa’azin wannan bisharar mulki a cikin dukan duniya, yă zama shaida ga dukan al’ummai, sa’an nan ƙarshen yă zo.


yana cewa, “Ku tuba, gama mulkin sama ya yi kusa.”


Ya ce, musu, “Ku tafi cikin dukan duniya, ku yi wa’azin bishara ga dukan halitta.


Suka fita, suna yi wa’azi, suna ce wa mutane su tuba.


Bayan haka, Ubangiji ya naɗa waɗansu mutum saba’in da biyu, ya aike su biyu-biyu, su riga shi yin gaba zuwa kowane gari da kowane wuri da zai shiga.


‘Ko ƙurar garinku da kuke manne a ƙafafunmu, mun karkaɗe muku. Duk da haka, ku tabbatar da wannan, “Mulkin Allah yana kusa.” ’


Ku warkar da marasa lafiya da suke wurin. Ku kuma faɗa musu cewa, ‘Mulkin Allah yana kusa da ku.’


“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.


Amma taron mutane suka ji labari, sai suka bi shi. Ya marabce su, kuma ya yi musu magana a kan mulkin Allah, ya kuma warkar da masu bukatar warkarwa.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan