Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Luka 8:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 “Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

5 “Wani mai shuka ya tafi shuka. Yana cikin yafa iri sai waɗansu suka fāɗi a hanya, aka tattake su, tsuntsaye suka tsince su.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Luka 8:5
15 Iomraidhean Croise  

Sai tsuntsaye masu cin nama suka sauko a kan gawawwakin, amma Abram ya kore su.


Ka ki dukan waɗanda suka kauce daga ƙa’idodinka, gama yaudararsu banza ne.


Ya amsa ya ce, “Mai yafa irin mai kyan nan, shi ne Ɗan Mutum.


“Ku ne gishirin duniya, amma in gishiri ya rabu da daɗin ɗanɗanonsa, yaya za a sāke mai da daɗin ɗanɗanonsa? Ba shi da sauran amfani, sai dai a zubar da shi mutane kuma su tattaka.


Waɗansu mutane suna kama da irin da ya fāɗi a kan hanya, inda akan shuka maganar Allah. Da jin maganar, nan da nan sai Shaiɗan yă zo yă ɗauke maganar da aka shuka a zuciyarsu.


Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,


Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.


Dole mu ƙara mai da hankali sosai ga abubuwan da muka ji, don kada mu kauce.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan