Luka 4:4 - Sabon Rai Don Kowa 20204 Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba.’” Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki4 Yesu ya amsa masa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ba da gurasa kaɗai mutum zai rayu ba.’ ” Faic an caibideil |