Luka 3:2 - Sabon Rai Don Kowa 20202 A lokacin ne Annas da Kayifas suke manyan firistoci. Sai maganar Allah ta zo wa Yohanna, ɗan Zakariya a hamada. Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki2 a zamanin da Hanana da Kayafa suke manyan firistoci, Maganar Allah ta zaike wa Yahaya ɗan Zakariya a jeji. Faic an caibideil |