Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Luka 3:12 - Sabon Rai Don Kowa 2020

12 Masu karɓar haraji ma suka zo, domin a yi musu baftisma. Suka yi tambaya, suka ce “Malam, me ya kamata mu yi?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

12 Masu karɓar haraji ma suka zo a yi musu baftisma, suka ce masa, “Malam, me za mu yi?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Luka 3:12
8 Iomraidhean Croise  

In masoyarku kawai kuke ƙauna, wace lada ce gare ku? Ko masu karɓar haraji ma ba haka suke yi ba?


“Amma mai karɓar harajin ya tsaya daga nesa. Bai ma iya ɗaga kansa sama ba, sai ya buga ƙirjinsa, yana cewa, ‘Allah, ka yi mini jinƙai, ni mai zunubi ne.’


Sai taron suka tambaye shi, suka ce “Me za mu yi ke nan?”


Ya ce musu, “Kada ku karɓa fiye da abin da aka ce a karɓa.”


(Dukan mutane, har da masu karɓar haraji, da suka ji kalmomin Yesu, sai suka yarda cewa hanyar Allah gaskiya ce, domin Yohanna ne ya yi musu baftisma.


Sa’ad da mutane suka ji wannan, sai suka soku a zuci sai suka ce wa Bitrus da sauran manzanni, “’Yan’uwa, me za mu yi?”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan