Luka 1:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi. Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki6 Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna bin umarnin Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi. Faic an caibideil |