Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Luka 1:57 - Sabon Rai Don Kowa 2020

57 Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

57 To, lokacin Alisabatu na haihuwa ya yi, ta kuwa haifi ɗa namiji.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Luka 1:57
7 Iomraidhean Croise  

Allah ba mutum ba ne, da zai yi ƙarya, shi ba ɗan mutum ba ne, da zai canja tunaninsa. Yana maganar abin da ba zai iya aikata ba ne? Yakan kuma yi alkawarin da ba zai iya cikawa ba?


Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.


A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma ’yar zuriyar Haruna ce.


Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.


Maƙwabtanta da ’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan