Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Luka 1:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma ’yar zuriyar Haruna ce.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

5 A zamanin Hirudus, Sarkin Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na ƙungiyar Abaija. Yana auren wata a cikin zuriyar Haruna, sunanta Alisabatu.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Luka 1:5
7 Iomraidhean Croise  

na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,


Ga tsarin aikinsu na hidima sa’ad da suka shiga haikalin Ubangiji, bisa ga ƙa’idar da kakansu Haruna ya kafa, yadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya umarce shi.


na iyalin Abiya, Zikri; na iyalin Miniyamin da na Mowadiya, Filtai;


Iddo, Ginneton, Abiya,


Bayan an haifi Yesu a Betlehem, a Yahudiya, a zamanin Sarki Hiridus, sai waɗansu Masana, daga gabas suka zo Urushalima


Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.


Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan