Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Luka 1:12 - Sabon Rai Don Kowa 2020

12 Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

12 Da Zakariya ya gan shi ya firgita, tsoro ya kama shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Luka 1:12
9 Iomraidhean Croise  

Ni, Daniyel, kaɗai ne na ga wahayin; mutanen da suke tare da ni ba su gani ba, amma wata irin babbar razana ta auko musu har suka gudu suka ɓuya.


Da suna shiga cikin kabarin, sai suka ga wani saurayi sanye da farar riga, yana zaune a hannun dama, sai suka firgita.


Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?


Korneliyus kuwa ya zura masa ido a tsorace ya ce, “Mene ne, ya Ubangiji?” Mala’ikan ya ce, “Addu’o’inka da kyautanka ga matalauta sun kai har sama, hadayar tunawa ce a gaban Allah.


Sa’ad da na gan shi, sai na fāɗi a gabansa sai ka ce matacce. Sai ya ɗibiya hannunsa na dama a kaina ya ce, “Kada ka ji tsoro. Ni ne Farko da kuma Ƙarshe.


Ya ce wa matar, “Ba shakka za mu mutu, gama mun ga Allah!”


Sa’ad da Gideyon ya gane mala’ikan Ubangiji ne, sai ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka! Na ga mala’ikan Ubangiji ido da ido.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan