Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Ƙidaya 8:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 “Yi magana da Haruna, ka ce masa, ‘Sa’ad da za ka shisshirya fitilun nan bakwai, ka shirya su yadda za su fuskanci gaba domin haskensu yă haskaka ta gaba.’ ”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

2 faɗa wa Haruna cewa, “Sa'ad da za ka kakkafa fitilun nan bakwai, sai ka kakkafa su yadda za su haskaka sashin gaba.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Ƙidaya 8:2
19 Iomraidhean Croise  

Maganarka fitila ce ga ƙafafuna haske kuma a kan hanyata.


Fassarar maganganunka sukan ba da haske; sukan ba da ganewa ga marar ilimi.


“Sa’an nan ka yi fitilu bakwai, ka sa su a bisa wurin ajiye fitilan ta yadda za su haskaka wajen da suka fuskanta.


Da zinariya zalla suka yi fitilu bakwai, da hantsuka da farantansa.


wurin ajiye fitilu na zinariya zalla, da jerin fitilunsa da dukan kayayyakinsa, da man fitila,


ya kuma shirya fitilun a gaban Ubangiji, yadda Ubangiji ya umarce shi.


Nemi umarnin Allah da kuma shaidar jan kunne. Duk wanda bai yi magana bisa ga wannan kalma ba, ba su da amfani.


Dole a ci gaba da shirya fitilu a kan wurin ajiye fitila na zinariya, a gaban Ubangiji.


Ubangiji ya ce wa Musa,


Haka kuwa Haruna ya yi; ya shisshirya fitilun yadda za su fuskanci gaba a kan wurin ajiye fitilan, kamar dai yadda Ubangiji ya umarci Musa.


“Ku ne hasken duniya. Birnin da yake a bisan tudu ba ya ɓoyuwa.


Haske na gaskiya da yake ba da haske ga kowane mutum mai shigowa duniya.


Muna kuwa da maganar annabawa da aka ƙara tabbatar mana, zai fi kyau in kuka lura da ita, kamar hasken da yake haskakawa a wuri mai duhu, har yă zuwa wayewar gari da kuma haskakawar tauraron asubahi a zukatanku.


Sai na juya don in ga muryar da take magana da ni. Da na juya kuwa sai na ga alkukan fitilu bakwai na zinariya.


Asirin taurari bakwai da ka gani a hannuna na dama da kuma na alkukan fitilu bakwai na zinariya shi ne, Taurarin bakwai ɗin nan, mala’ikun ikkilisiyoyi bakwai ne; alkukan fitilu bakwai ɗin nan kuma ikkilisiyoyi bakwai ne.


Daga kursiyin hasken walƙiya yana ta fitowa, da ƙararraki da kuma tsawa. A gaban kursiyin, fitilu bakwai suna ci. Waɗannan ne ruhohi bakwai na Allah.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan