Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Ƙidaya 5:1 - Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Ubangiji ya ce wa Musa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

1 Sai Ubangiji ya ce wa Musa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Ƙidaya 5:1
4 Iomraidhean Croise  

Muddin yana da cutar zai ci gaba da kasance marar tsarki. Dole yă yi zama shi kaɗai; dole yă yi zama waje da sansani.


Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Da a ce mahaifinta ne ya tofa mata miyau a fuskarta, ashe, ba za tă ji kunya har kwana bakwai ba? A fitar da ita bayan sansani kwana bakwai; bayan haka za a iya dawo da ita.”


Bisa ga umarnin Ubangiji ta wurin Musa, aka ba kowa aikinsa, aka kuma faɗa musu abin da za su ɗauka. Ta haka aka ƙidaya su, yadda Ubangiji ya umarci Musa.


“Ka umarci Isra’ilawa su kori duk wanda yake da ciwon fatan jiki, ko mai ɗiga na kowane iri, ko wanda ya ƙazantu ta wurin taɓa gawa, daga cikin sansani.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan