Irmiya 4:3 - Sabon Rai Don Kowa 20203 Ga abin da Ubangiji yana ce wa mutanen Yahuda da kuma na Urushalima. “Ku nome ƙasarku kuma kada ku yi shuka cikin ƙayayyuwa. Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki3 Ubangiji ya ce wa mutanen Yahuza da na Urushalima, “Ku kafce saurukanku, Kada ku yi shuka cikin ƙayayuwa. Faic an caibideil |