Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Haggai 1:3 - Sabon Rai Don Kowa 2020

3 Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Haggai cewa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

3 Ubangiji kuwa ya yi magana da annabi Haggai ya ce,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Haggai 1:3
5 Iomraidhean Croise  

Sai annabi Haggai, da annabi Zakariya zuriyar Iddo, suka yi wa Yahudawa a Yahuda da Urushalima annabci a cikin sunan Allah na Isra’ila wanda yake da mulki a kansu.


A shekara ta biyu ta mulkin Sarki Dariyus, a rana ta fari ga watan shida, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Haggai zuwa ga Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel, gwamnan Yahuda, da kuma Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist.


Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Waɗannan mutane sun ce, ‘Lokaci bai yi ba tukuna da za a gina gidan Ubangiji.’ ”


“Ashe, lokaci ya yi da za ku zauna a ɗakunan da kuka yi da rufin katako, amma haikalin nan yana zaman kufai?”


A wata na bakwai na shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan