24 Saboda haka ya aiko da hannun da ya yi rubutun nan.
24 “Domin haka Allah ya aiko da wannan hannu da ya yi rubutun nan.
“Wannan shi ne rubutun da aka yi, Mene, mene, tekel, farsin
Nan da nan sai ga yatsotsin hannun mutum sun bayyana, suna yin rubutu a kan shafen bangon, kusa da wurin da ake ajiye fitilar fadar sarki. Sarki kuwa yana ganin hannun yayinda yake rubutu.