Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Daniyel 2:3 - Sabon Rai Don Kowa 2020

3 sai ya ce musu, “Na yi mafarkin da ya dame ni kuma ina so in san me yake nufi.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

3 Sarki kuwa ya ce musu, “Na yi mafarki, na kuwa matsu ƙwarai in san mafarkin.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Daniyel 2:3
5 Iomraidhean Croise  

Sai suka amsa, “Mu biyu, mun yi mafarki, amma babu wani da zai fassara mana su.” Sa’an nan Yusuf ya ce musu, “Fassara ba daga Allah take zuwa ba? Ku faɗa mini mafarkanku.”


Fir’auna ya ce wa Yusuf, “Na yi mafarki, kuma babu wanda ya iya fassara shi. Amma na ji an ce sa’ad da ka ji mafarki, kana iya fassara shi.”


Da safe sai hankalinsa ya tashi, saboda haka sai ya aika a kawo dukan masu duba da masu hikima na Masar. Fir’auna ya faɗa musu mafarkansa, amma babu wanda ya iya ba shi fassararsu.


A shekara ta biyu ta mulkinsa, Nebukadnezzar ya yi mafarkai; hankalinsa ya tashi har ya kāsa barci.


Na yi mafarkin da ya ba ni tsoro. A sa’ad da nake kwance a gadona, siffofi da wahayoyi da suka bi ta cikin tunanina sun firgita ni.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan