Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Yunana 1:1 - Littafi Mai Tsarki

1 Ana nan sai Ubangiji ya yi magana da Yunusa, ɗan Amittai, ya ce,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Maganar Ubangiji ta zo wa Yunana ɗan Amittai cewa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Yunana 1:1
7 Iomraidhean Croise  

Ya kafa iyakar Isra'ila daga ƙofar Hamat har zuwa tekun Araba. Wannan kuwa shi ne abin da Ubangiji, Allah na Isra'ila, ya faɗa ta bakin bawansa annabi Yunana, ɗan amittai, daga Gathefer.


Zaki ya yi ruri! Wa ba zai ji tsoro ba? Sa'ad da Ubangiji ya yi magana! Wa zai ƙi yin shelar maganarsa?


Ubangiji kuma ya sāke ce wa Yunusa,


'Yan zamani, mugaye, maciya amana, suke nema su ga wata alama, amma ba wata alamar da za a nuna musu, sai dai ta Yunusa.” Sai ya bar su ya tafi.


A Ranar Shari'a mutanen Nineba za su tashi tare da mutanen zamanin nan su kā da su. Don sun tuba saboda wa'azin Yunusa. To, ga kuma wanda ya fi Yunusa a nan.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan