20 don fushin mutum ba ya aikata adalci.
20 gama fushin mutum ba ya kawo rayuwar adalcin da Allah yake so.
Amma ni ina gaya muku, kowa yake fushi da ɗan'uwansa ma, za a hukunta shi. Kowa ya ce da ɗan'uwansa wawa, za a kai shi gaban majalisa. Kowa kuma ya ce, ‘Kai wofi!’ hakkinsa shiga Gidan Wuta.
In kun husata, kada ku yi zunubi, kada ma fushinku ya kai faɗuwar rana,