5 Rut ta amsa, “Zan yi dukan abin da kika faɗa.”
5 Rut ta amsa ta ce “Zan yi abin da kika faɗa.”
Ku 'ya'ya, ku yi wa iyayenku biyayya tsakani da Ubangiji, domin wannan shi ne daidai.
Ku 'ya'ya, ku yi wa iyayenku biyayya ta kowane hali, domin haka Ubangiji yake so.
Sa'ad da ya kwanta, sai ki lura da inda ya kwanta, sa'an nan ki tafi, ki buɗe mayafinsa a wajen ƙafafunsa, ki kwanta a ciki. Zai kuwa faɗa miki abin da za ki yi.”
Rut kuwa ta gangara zuwa masussukar, ta yi yadda surukarta ta faɗa mata.