Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Obadiya 1:6 - Littafi Mai Tsarki

6 Isuwa, wato Edom, ga taskarka, An washe ta ƙaƙaf!

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

6 Amma za a washe Isuwa ƙaƙaf, a kuma yaye ɓoyayyiyar dukiyarsa!

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Obadiya 1:6
8 Iomraidhean Croise  

Ya Ubangiji, ka jarraba ni, ka san ni.


Sa'ad da suke cikin halin ƙaƙa naka yi, za a fyaɗa 'ya'yansu ƙasa, su mutu. Za a washe gidajensu, a yi wa matansu faɗe.”


Zan ba ka dukiya daga cikin duhu, a asirtattun wurare, Sa'an nan za ka sani ni ne Ubangiji, Allah na Isra'ila kuma, shi ne ya zaɓe ka.


Amma na tsiraita Isuwa sarai, Na buɗe wuraren ɓuyarsa, Har bai iya ɓoye kansa ba, An hallakar da mutanen Isuwa Tare da 'yan'uwansa da maƙwabtansa, Ba wanda ya ragu.


Akwai takobi a kan mahayan dawakanta, da a kan karusanta, Da a kan sojojin da ta yi ijara da su Don su zama kamar mata, Akwai takobi a kan dukan dukiyarta domin a washe ta.


Yana bayyana zurfafan abubuwa masu wuyar ganewa, Ya san abin da yake cikin duhu. Haske kuma yana zaune tare da shi.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan