Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




M.Sh 2:16 - Littafi Mai Tsarki

16 “Sa'ad da dukan waɗanda suka isa yaƙi suka mutu,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

16 To, sa’ad da na ƙarshe cikin waɗannan mayaƙa a cikin mutanen ya rasu,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




M.Sh 2:16
5 Iomraidhean Croise  

Tun ba su riga suka yi nisa da garin ba, Yusufu ya ce wa mai hidimar gidansa, “Tashi, ka bi mutanen, in ka iske su ka ce musu,


Duk wanda ya kusaci alfarwa ta sujada ta Ubangiji, zai mutu. Ashe, dukanmu za mu mutu ke nan!”


Lokacin da muka tashi daga Kadesh-barneya zuwa lokacin da muka haye rafin Zered, shekara talatin da takwas ne. Duk wannan lokaci dukan waɗanda suka isa yaƙi suka murmutu kamar yadda Ubangiji ya rantse a kansu.


sai Ubangiji ya yi mini magana, ya ce,


Dalilin da ya sa Joshuwa ya yi musu kaciya ke nan, domin dukan waɗanda aka haifa a hanya cikin jeji bayan fitowarsu daga Masar, ba a yi musu kaciya ba. Dukan mazajen da suka fito daga Masar waɗanda suka isa yaƙi sun rasu cikin jeji a hanyarsu. Waɗannan kuwa an yi musu kaciya kafin fitowarsu.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan