2 Sai ya buɗe baki ya koya musu.
2 sai ya fara koya musu. Yana cewa,
Ayuba ya yi magana ya la'anci ranar da aka haife shi.
Ku kasa kunne ga jawabina mafi kyau, Dukan abin da na faɗa muku daidai ne.
Wannan kuwa domin a cika faɗar Annabi Ishaya ne cewa, “Zan yi magana da misalai, Zan sanar da abin da yake ɓoye tun farkon duniya.”
Da Yesu ya ga taro masu yawa sai ya hau dutse. Da ya zauna, almajiransa kuma suka zo gunsa.
Sai Bitrus ya kāda baki ya ce, “Hakika na gane lalle Allah ba ya tara,
Bulus na shirin yin magana ke nan sai Galiyo ya ce wa Yahudawan, “Ku Yahudawa! Da ma wani laifi ya yi, ko munafunci, da sai in iya sauraronku.
Sai Filibus ya buɗe baki ya fara da wannan Nassi, yana yi masa bisharar Yesu.
Ni ma ku yi mini, domin in sami baiwar yin hurci, in yi magana gabagaɗi, in sanar da asirin bishara,