Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:9 - Littafi Mai Tsarki

9 Ta haka aka cika faɗar Annabi Irmiya cewa, “Sun ɗauki kuɗin azurfa talatin ɗin nan, wato, awalajar shi wannan da waɗansu Isra'ilawa suka yi wa kima,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

9 Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika cewa, “Suka ɗauki azurfa talatin, kuɗin da mutanen Isra’ila suka sa a kansa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:9
7 Iomraidhean Croise  

Idan san ya kashe bawa ko baiwa, sai mai san ya biya wa ubangijin bawan, ko baiwar, shekel talatin a kuma jajjefi san.


Maganar Irmiya ɗan Hilkiya ke nan, na cikin firistocin da suke a Anatot, a yankin ƙasar Biliyaminu,


An yi wannan ne duk, don a cika abin da Ubangiji ya faɗa ta bakin annabin cewa,


A lokacin ne aka cika faɗar Annabi Irmiya cewa,


ya ce, “Me za ku ba ni, in na bashe shi a gare ku?” Sai suka ƙirga kuɗi azurfa talatin, suka ba shi.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan