Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:39 - Littafi Mai Tsarki

39 Masu wucewa suka yi ta yi masa baƙar magana, suna kaɗa kai,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

39 Masu wucewa, suka zazzage shi, suna kaɗa kai,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:39
18 Iomraidhean Croise  

Ubangiji ya ce, “Birnin Urushalima ya yi maka dariya, kai Sennakerib, yana yi maka ba'a.


In da a ce a matsayina kake, ni kuma ina a naka, Ina iya faɗar duk abin da kake faɗa yanzu. Da sai in kaɗa kaina da hikima, In dulmuyar da kai a cikin rigyawar maganganu.


Domin Allah ya katse lakata, ya ƙasƙanta ni, Saboda haka sun raba ni da zuriyata,


Mugaye da maƙaryata sun tasar mini, Suna ta faɗar ƙarairayi a kaina.


Sa'ad da mutane suka gan ni sun yi mini ba'a, Suna kaɗa kai saboda raini.


Ana iya ganin ƙasusuwana duka. Magabtana suka dube ni, suka zura mini ido.


Zuciyata ta karai saboda cin mutuncin da ake ci mini, Ni kuwa ba ni da mataimaki, Na sa zuciya za a kula da ni, Amma babu. Na sa zuciya zan sami ta'aziyya, Amma ban samu ba.


“Dukanku masu wucewa, ba wani abu ba ne a gare ku? Ku duba, ku gani, ko akwai baƙin ciki irin nawa, Wanda Ubangiji ya ɗora mini, A ranar fushinsa mai zafi.


Sai kuma aka gicciye 'yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a dama, ɗaya a hagun.


Suka kuma yi ta masa baƙaƙen maganganu masu yawa, suna zaginsa.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan