Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:21 - Littafi Mai Tsarki

21 Sai mai mulki ya sāke ce musu, “Wane ne a cikin biyun nan kuke so in sakar muku?” Sai suka ce, “Barabbas.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

21 Gwamna ya yi tambaya ya ce, “Wane ne cikin biyun nan, kuke so in sakar muku?” Suka ce, “Barabbas.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:21
6 Iomraidhean Croise  

Ka sa abokaina su yashe ni, Ka sa sun ware ni. An kange ni, ba yadda zan kuɓuta.


Da suka taru sai Bilatus ya ce musu, “Wa kuke so in sakar muku? Barabbas ko kuwa Yesu da ake kira Almasihu?”


To, sai manyan firistoci da shugabanni suka rarrashi jama'a su zaɓi Barabbas, Yesu kuwa a kashe shi.


Bilatus ya ce musu, “To, ƙaƙa zan yi da Yesu da ake kira Almasihu?” Duk sai suka ce, “A gicciye shi!”


Amma da manoman suka gan shi, suka yi shawara da juna suka ce, ‘Ai, wannan shi ne magajin. Mu kashe shi mana, gādon ya zama namu.’


Bilatus ya tara manyan firistoci da shugabanni da kuma jama'a,


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan