Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:18 - Littafi Mai Tsarki

18 Don ya sani saboda hassada ne suka bashe shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

18 Don ya san saboda sonkai ne suka ba da Yesu a gare shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:18
13 Iomraidhean Croise  

'Yan'uwansa suka ji kishinsa, amma mahaifinsa ya riƙe al'amarin cikin zuciyarsa.


Can cikin hamada suka ji kishin Musa Da Haruna, bayin Ubangiji, tsarkaka,


Fushi mugun abu ne mai hallakarwa, amma duk da haka bai kai ga kishi ba.


Na gane dalilin da ya sa mutane suke aiki ƙwarai don su ci nasara, so suke su fi kowa samu. Wannan ma aikin banza ne harbin iska kawai.


Maƙiyanka ba su san za ka hukunta su ba. Ya Ubangiji, ka kunyatar da su, ka sa su sha wahala, Wato su sha wahalar hukuncin da ka shirya. Ka nuna musu yawan ƙaunar da kake yi wa jama'arka.


Da suka taru sai Bilatus ya ce musu, “Wa kuke so in sakar muku? Barabbas ko kuwa Yesu da ake kira Almasihu?”


Banda haka kuma, a lokacin da yake zaune a kan gadon shari'a, sai mata tasa ta aiko masa da cewa, “Ka fita daga sha'anin mara laifin nan, don yau na sha wahala ƙwarai a mafarkinsa.”


Don ya gane, saboda hassada ne manyan firistoci suka bashe shi.


Amma da Yahudawa suka ga taro masu yawa, suka yi kishi gaya, suka yi ta musun abubuwan da Bulus ya faɗa, suna zaginsa.


Amma babban firist ya taso, da duk waɗanda suke tare da shi, wato 'yan ɗariƙa Sadukiyawa, suna kishi gaya,


“Kakannin nan kuwa, da yake suna kishin Yusufu, suka sayar da shi, aka kai shi Masar. Amma Allah na tare da shi,


Ko kuna tsammani a banza ne Nassi ya ce, “Wannan ruhu da Allah ya sa a cikinmu yana tsaronmu ƙwarai”?


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan