Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 26:66 - Littafi Mai Tsarki

66 Me kuka gani?” Suka amsa suka ce, “Ya cancanci kisa!”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

66 Me kuka gani?” Suka amsa, suka ce, “Ya cancanci mutuwa.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 26:66
8 Iomraidhean Croise  

Ya Ubangiji, ka sa haka, Wato ya zama yadda za a hukunta wa maƙiyana ke nan, Waɗanda suke faɗar mugayen abubuwa a kaina!


Sai firistoci da annabawa suka faɗa wa sarakunan nan da jama'a duka, suka ce, “Mutumin nan ya cancanci hukuncin kisa, gama ya yi annabci gāba da wannan birni kamar yadda kuka ji da kunnuwanku.”


Yahudawa suka amsa masa suka ce, “Ai, muna da Shari'a, bisa ga Sharian nan kuwa ya wajaba a kashe shi, saboda ya mai da kansa Ɗan Allah.”


A cikin annabawa wane ne kakanninku ba su tsananta wa ba? Sun kuma kashe waɗanda suka yi faɗi a kan zuwan Mai Adalcin nan, wanda a yanzu kuka zama maciya amanarsa, da kuma makasansa,


“Idan mutum ya yi laifin da ya isa mutuwa, aka rataye shi a itace har ya mutu,


Kun hukunta mai adalci, kun kuma kashe shi, bai kuwa yi muku tsayayya ba.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan