Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 26:54 - Littafi Mai Tsarki

54 To, ta yaya ke nan za a cika Littattafai a kan lalle wannan abu ya kasance?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

54 Amma ta yaya za a cika Nassin da ya ce dole haka yă faru?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 26:54
11 Iomraidhean Croise  

“Ka farka, ya kai takobi, ka fāɗa wa makiyayina, Ka fāɗa wa mutumin da yake kusa da ni, Ka sari makiyayin domin tumakin su watse. Zan bugi ƙanana da hannuna, Ni Ubangiji Mai Runduna na faɗa.


Yesu ya ce musu, “Ashe, ba ku taɓa karantawa a Littattafai ba? cewa, “ ‘Dutsen da magina suka ƙi, Shi ne ya zama mafificin dutsen gini. Wannan aikin Ubangiji ne, A gare mu kuwa abin al'ajabi ne.’


Ɗan Mutum zai tafi ne, yadda labarinsa yake a rubuce, duk da haka kaiton mutumin nan da yake ba da Ɗan Mutum! Da ma ba a haifi mutumin nan ba, da zai fiye masa.”


To, in waɗanda Maganar Allah ta zo musu ya ce da su alloli (Nassi kuwa ba ya tashi),


“Ya ku 'yan'uwana, lalle ne a cika Nassin nan da Ruhu Mai Tsarki ya faɗa a dā ta bakin Dawuda a game da Yahuza, wanda ya yi wa masu kama Yesu jagaba.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan