Mattiyu 26:50 - Littafi Mai Tsarki50 Yesu ya ce masa, “Abokina, abin da ya kawo ka ke nan?” Suka matso suka ɗanke Yesu, suka kama shi. Faic an caibideilSabon Rai Don Kowa 202050 Yesu ya amsa ya ce, “Aboki, yi abin da ya kawo ka.” Sa’an nan mutanen suka matso, suka kama Yesu suka riƙe shi. Faic an caibideil |