Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 26:49 - Littafi Mai Tsarki

49 Nan da nan ya matso wurin Yesu, ya ce, “Salama alaikun, ya Shugaba!” Sai ya yi ta sumbantarsa.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

49 Da zuwansa, sai ya miƙe zuwa wurin Yesu ya ce, “Gaisuwa, Rabbi!” Sa’an nan ya yi masa sumba.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 26:49
15 Iomraidhean Croise  

Mahaifinsa Ishaku kuwa ya ce masa, “Zo kusa ka sumbace ni, ɗana.”


Yowab ya ce wa Amasa, “Abokina kana lafiya?” Yowab kuma ya kama gemun Amasa da hannun dama don ya sumbace shi.


Aboki aboki ne ko da ya cuce ka, amma maƙiyi ko ya rungume ka kada ka sake!


a gaishe su a kasuwa, a kuma riƙa ce da su ‘Malam’.


Amma ku kam, kada a ce muku ‘Malam’, domin Malaminku ɗaya ne, ku duka kuwa 'yan'uwa ne.


Sai Yahuza da ya bashe shi ya ce, “Ko ni ne, ya Shugaba?” Yesu ya ce masa, “Ga shi, kai ma ka faɗa.”


To, mai bashe shi ɗin ya riga ya ƙulla da su cewa, “Wanda zan yi wa sumba, shi ne mutumin. Ku kama shi.”


Sai suka fara gaishe shi, “Ranka ya daɗe, Sarkin Yahudawa!”


Kai ba ka sumbance ni ba, ita kuwa, tun shigowata nan ba ta daina sumbantar ƙafafuna ba.


Suka yi ta zuwa wurinsa, suna cewa, “Ranka ya daɗe, Sarkin Yahudawa!” suna ta marinsa.


Ana cikin haka sai almajiran suka roƙe shi suka ce, “Ya shugaba, ci abinci.”


Ku gai da dukkan 'yan'uwa da tsattsarkar sumba.


Sa'an nan Sama'ila ya ɗauki 'yar kwalabar mai, ya zuba wa Saul a kā, ya yi masa sumba, ya ce, “Ubangjiji ne ya keɓe ka, ya naɗa ka sarki a kan jama'arsa.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan