Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 26:23 - Littafi Mai Tsarki

23 Sai ya amsa ya ce, “Wanda muke ci a ƙwarya ɗaya, shi ne zai bashe ni.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

23 Yesu ya amsa ya ce, “Wanda ya sa hannunsa a kwano tare da ni ne, zai bashe ni.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 26:23
6 Iomraidhean Croise  

Har da shaƙiƙin abokina, Wanda na fi amincewa da shi. Wanda muke ci tare, ya juya yana gāba da ni.


Waɗansu mutane sun cika lalaci, ko abincinsu ba su iya taunawa.


Sai suka yi baƙin ciki gaya, suka fara ce masa da ɗaya ɗaya, “Ni ne, ya Ubangiji?”


Amma ga shi, mai bashe ni ɗin nan yana ci a akushi ɗaya da ni.


Ba dukanku nake nufi ba. Na san waɗanda na zaɓa. Wannan kuwa duk domin a cika Nassi ne cewa, ‘Wanda yake cin abincina ya tasar mini.’


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan