Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 26:16 - Littafi Mai Tsarki

16 Tun daga lokacin nan ne ya riƙa neman hanyar da zai bashe shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Daga wannan lokaci, Yahuda ya yi ta neman zarafin da zai miƙa shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 26:16
6 Iomraidhean Croise  

ya ce, “Me za ku ba ni, in na bashe shi a gare ku?” Sai suka ƙirga kuɗi azurfa talatin, suka ba shi.


To, a ranar farko ta idin abinci marar yisti sai almajiran suka zo wurin Yesu suka ce, “Ina kake so mu shirya maka cin Idin Ƙetarewa?”


Da suka ji haka suka yi murna, har suka yi alkawarin su ba shi kuɗi. Shi kuwa ya riƙa neman hanyar bashe shi.


Shi kuwa ya yarda, ya kuma nemi hanyar bāshe shi a gare su bayan idon jama'a.


Bulus yana ba da bayani a kan adalci, da kamunkai, da kuma hukuncin nan mai zuwa, Filikus ya kaɗu, ya kāda baki ya ce, “Yanzu kam, sai ka koma. In na sami zarafi nā kira ka.”


Ga zancen ɗan'uwanmu Afolos kuwa, na roƙe shi ƙwarai, don yă zo wurinku, tare da saurar 'yan'uwa, amma ko kusa bai yi nufin zuwa a yanzu ba. Zai zo dai sa'ad da ya ga ya dace.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan